Majalisar Xinkin Duniya ta nuna damuwa kan yadda ake sanya yara qanana a kungiyar Ta’addanci Daga Zubairu M Lawal Majalisar Xinkin Duniya tace sama da…
View More Majalisar Xinkin Duniya ta nuna damuwa kan yadda ake sanya yara qanana a kungiyar Ta’addanci Daga Zubairu M Lawal Majalisar Xinkin Duniya tace sama da yara qanana 8000 suke rike a hannun yan ta’addan Boko Haram daga shekarar 2014 zuwa yanzu . Majalisar Xinkin Duniya ta koka game da halin Ta’addanci da kungiyoyi ire iren na Boko Haram dake ayyukan Ta’addanci ke sanya yara qanana. Tace kungiyar babu abinda takeyi da yaran face koyar dasu ayyukan Ta’addanci na kashe kashen alumma. Tace ;tun a shekarar 2009 da kungiyar yan ta’addan Boko Haram ta kaddamar da ayyukan Ta’addanci na kashe kashe cikin alumma fararin hula suka shiga babban matsala. A shekarar 2014 yan kungiyar Ta’addanci ta Boko Haram ta kwashe yan mata kimanin 276 a makarantar Sakondire dake garin Chibok a jihar Borno. Wannan sace yan matan ya sanya Duniya ta karkata zuwa Nijeriya saboda munin ayyukan Ta’addanci. Yanzu haka cikin yan matan Chibok da aka sace daga makarantar yawancinsu babusu saboda an sanyasu cikin kungiyar. Majalisar tace; ana sace yara daga garuruwan su a sanyasu cikin iren wanan kungiyar yara su taso da rashin tausayi suna shaye shaye da kashe kashe. Sannan yaran matan da ake kwashewa ana tilastamasu yin auren ya’yan kungiyar daga bisani su haife yara masu halaiyar ya’yan kungiyar su taso cikin yan Ta’adda. A hurotun kungiyar UNICEF ta batun kiwon lafiya tace akasarin yaran da suke kubuta daga hannun yan kungiyar idan suna da juna biyu ko idan sun dawo da danyen jigo ana binchika lafiyan yaran da kwakwalwarsu saboda kada a barsu su taso da tunanin Ta’addanci. UNICEF ta nuna damuwarta game da yadda yan kungiyar Ta’addanci ta Boko Haram ke sonyi amfani da yara qanana wajen koyar dasu ayyukan Ta’addanci, suna kashe alumma ko kuma suna kashe kansu. Ta qara da cewa cikin ayyukan Ta’addanci ta kungiyar Boko Haram harda lalata makarantu saboda kada yara su samu Ilumi. Alhalin babu wata addini da tayi hani da yin ilumin Boko. Ta qara da cewa yanzu a yankin Arewa maso gabas inda nane kungiyar take da qarfi kamar Borno da Yobe da Adamawa mafiya yawan yaran dake rayuwa a karkara suna zaune babu karatu sakamakon yadda yan ta’adda ke lalatamakarantun su kuma kore alumma su koma rayuwa a sansanonin YAN gudun hijira.Month: July 2019
WANJAMI ZAYASON JARFA – IZALA TA SOKI BBC KAN DANGANTATA DA JAGORAN BOKO HARAM.
WANJAMI ZAYASON JARFA – IZALA TA SOKI BBC KAN DANGANTATA DA JAGORAN BOKO HARAM. Daga Aliyu Mustapha Kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa Ikamatis Sunnah tana…
View More WANJAMI ZAYASON JARFA – IZALA TA SOKI BBC KAN DANGANTATA DA JAGORAN BOKO HARAM.Manya kungiyoyi sun dukufa wajen wayar dakan alumma domin zaman lafiya a Nijeriya
Manya kungiyoyi sun dukufa wajen wayar dakan alumma domin zaman lafiya a Nijeriya Daga Zubairu M Lawal Kungiyar tarayyar Turai da hadin giwar majalisar Dinkin…
View More Manya kungiyoyi sun dukufa wajen wayar dakan alumma domin zaman lafiya a NijeriyaShari’an Sheakh Zakzaky yadda Lauyoyi suka dauki zafi a Kotu
Shari’an Sheakh Zakzaky yadda Lauyoyi suka dauki zafi a Kotu Daga Aliyu Mustapha Yau ne dai aka koma Babban kotun Gwamnatin tarayya dake sauraron shari’an…
View More Shari’an Sheakh Zakzaky yadda Lauyoyi suka dauki zafi a KotuKO KUNJI – YUN KURIN GWAMNATIN KADUNA NA KASHE ZAKZAKY A GOBE
YUN KURIN GWAMNATIN KADUNA NA KASHE ZAKZAKY A KOTU GOBE Daga Abdullahi Yusuf Richifa Wata Majiya ta tabbatar wa Harkar Musulunci a Nigeria cewa akwai…
View More KO KUNJI – YUN KURIN GWAMNATIN KADUNA NA KASHE ZAKZAKY A GOBEBATUN ZAMAN LAFIYI – Fulani sun jinjinawa Gwamnan Benue da na Nasarawa
Batun zaman lafiya Fulani sun jinjinawa Gwamnan Benue da na Nasarawa Daga Zubairu Lawal A ranar lahadine tawagar kungiyoyin Fulani suka ziyarci Gwamnan jihar Nasarawa…
View More BATUN ZAMAN LAFIYI – Fulani sun jinjinawa Gwamnan Benue da na NasarawaZUWA GA BUHARI – BABU DOKAR DA ZAI HARANTA SHI’A A NIJERIYA – LAUYOYIN KASA.
ZUWA GA BUHARI – BABU DOKAR DA ZAI HARANTA SHI’A A NIJERIYA – LAUYOYIN KASA. Daga Aliyu Mustapha Wasu manyan lauyoyin Najeriya biyu Mike Ozekhome…
View More ZUWA GA BUHARI – BABU DOKAR DA ZAI HARANTA SHI’A A NIJERIYA – LAUYOYIN KASA.Majalisar Dinkin Duniya ta nuna damuwa kan kisan qananan yara a Nijeriya
Majalisar Dinkin Duniya ta nuna damuwa kan kisan qananan yara a Nijeriya Daga Zubairu Lawal Majalisar Dinkin Duniya tayi Allah wadai da hare haren Ta’addanci…
View More Majalisar Dinkin Duniya ta nuna damuwa kan kisan qananan yara a NijeriyaSAKON YAN SHI’A – *Mutum 3 sun sake mutuwa a tsare gun ‘yansanda* Inji IMN
*Mutum 3 sun sake mutuwa a tsare gun ‘yansanda* Inji IMN Daga Abdullahi Yusuf Wasu rahotanni da suka riski Harkar Musulunci a Nijeriya sun tabbatar…
View More SAKON YAN SHI’A – *Mutum 3 sun sake mutuwa a tsare gun ‘yansanda* Inji IMNZabeben Dan Majalisar yayi alkawarin samar da za!an lafiya da taimakon naqasasu.
Zabeben Dan Majalisar yayi alkawarin samar da za!an lafiya da taimakon naqasasu. Daga Zubairu T M Lawal Lafia Kwamared Tijjani Muhammad Bande, ya zama zabeben…
View More Zabeben Dan Majalisar yayi alkawarin samar da za!an lafiya da taimakon naqasasu.