Gwamna Abdullahi Sule ya lashe zaben jihar Nasarawa

Gwamna Abdullahi Sule ya lashe zaben jihar Nasarawa

Daga Zubairu Lawal
Shugaban Hukumar zabe da ya jagoranci gabatar da zaben jihar Nasarawa Farfesa Tanko Ishaya ya bayyana Gwamna Abdullahi Sule a matsayin Wanda ya samu kuri’u mafi rinjaye a zaben Gwamna da ya gudana a jihar Nasarawa.
Farfesan ya bayyana Dan takarar Jam’iyyar APC Injiniya Abdullahi Sule a matsayn Wanda ya laahe zabe da mafi rinjayen kuri’a kan abokan takararsa.
Dan Takarar Gwamna na jam’iyyar APC Injiniya Abdullahi Sule ya su kuri’a- 347,209.
Inda ya kada abokin karawarsa na jam’iyyar PDP Hon.David Ombugadu mai kuri’a
– 283,016.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *