YANZU-YANZU: Gwamna Wike Da Sauran Gwamnonin PDP sun amince da Takarar Atiku

YANZU-YANZU: Gwamna Wike Da Sauran Gwamnonin PDP sun amince da Takarar Atiku

 

Makusantansa Sun Amince Za Su Marawa Atiku Da Jam’iyyar PDP Baya Domin Yin Nasara A Zaben 2023

An cimma yarjejeniyar hakan ne bayan tsawon awannin da suka dauka suna tattaunawar sirri.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *