ANA TSAKA DA TARON MASU RUWA DA TSAKI NA JAM’IYYAR APC A NASARAWA

Ya zuwa yanzu Gwamna Abdullah Sule yana jagorantar taron masu ruwa da tsaki na Jam’iyyar APC, a zauren taro na Alhaji Aliyu Akwe Doma Banquet Hall dake gidan Gwamnati a Lafia.

Taron na gudana ne kan yadda Uwar Jam’iyyar APC ta kasa tayi garon bawul ga Shugabannin na Jihohi dana Qananan Hukumomi dana Gundumomi.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *